Wasu Tambayoyi

Hukuncin wanda ya samu kudi a Account da ya zo da layin da ya saya

Tambaaya: Assalamu Alaikum tambayata shineMutum ne yaje yasayi sim card yayi register yake amfani dashi harkusan shekara kawaii sai yaga alart na kudi Kuma shi yasan bai bude account da wannan sim ba yai bincikensa Allah bai sa ya gano Mai wannan account ba har ya fara kokarin anfani da wannan kudin daga baya sai

Hukuncin wanda ya samu kudi a Account da ya zo da layin da ya saya Read More »

Hukuncin Namiji yayi wa mace dinki da kuma Hukuncin gwada ta domin dinkin

Tambaya: Assalamu alaikum wa rahmatul lah Allah yakawa malan lafiya ameen ya hayyu ya qayyum dan Allah malan me hukuncin namji tela Mai dinki yana gwada mata kuma sannan inza a nunamai kalan dinkin dazaiyi zakaga an’nunamai hoto Mai dauke da mata suna rawa ina hukuncin shi a musulunci. Da sunan Allah Mai Rahama mai

Hukuncin Namiji yayi wa mace dinki da kuma Hukuncin gwada ta domin dinkin Read More »

Addu’ar yaye Damuwa

Abdullah Bin Mas’ud ya rawaito daga Annabi Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi yace: Babu wani wanda damuwa ko baƙin ciki zata sameshi yace: اللهمَّ إني عبدُك ، و ابنُ عبدِك ، و ابنُ أَمَتِك ، ناصيتي بيدِك ، ماضٍ فيَّ حكمُك ، عدلٌ فيَّ قضاؤُك ، أسألُك بكلِّ اسمٍ هو لك

Addu’ar yaye Damuwa Read More »

Scroll to Top