Fatwa Hausa

Send Your Fatwa Today

Shin kana da wata Tambaya da ta shafi Addini ko Rayuwa da kake neman amsar ta? Tuntubemu domin samun Amsa Cikin Sauki. Email: fatwa@fatwa.com.ng
whatsapp: +2348039412473

Hukincin yin Sallar Janaza a lokutan da akan Hana sallah

Tambaya: Shin ya Halatta ayi Sallar Janaza a lokuta da aka hana Sallar Nafila? Amsa: Da sunan Allah Mai Rahama…
Read More
Hukincin yin Sallar Janaza a lokutan da akan Hana sallah

Woman leaving her husband’s house without his Consent

Question: Assalamu Alaikum. I want to know what are the reason that can make a married woman to leave her…
Read More
Woman leaving her husband’s house without his Consent

Hukuncin wanda ya samu kudi a Account da ya zo da layin da ya saya

Tambaaya: Assalamu Alaikum tambayata shineMutum ne yaje yasayi sim card yayi register yake amfani dashi harkusan shekara kawaii sai yaga…
Read More
Hukuncin wanda ya samu kudi a Account da ya zo da layin da ya saya

Hukuncin Niyya a sallar ƙasaru

Tambaya: Shin dole sai anyi niyya wa sallar ƙasaru? kuma yaya akeyi idan ana yi? Amsa: Da Sunan Allah mai…
Read More
Hukuncin Niyya a sallar ƙasaru

Sallar Wutiri da Falalar sa da adadin Raka’oin sa

Sallar Wutiri Sunnah ce mai ƙarfi, lokacin sa yana fara wa daga bayan sallar isha har zuwa gab da fitowar…
Read More
Sallar Wutiri da Falalar sa da adadin Raka’oin sa

Hukuncin Magana yayin karanta AlQur’ani

Tambaya: Shin ya halatta mutum yayi magana yayin karanta Alƙur’ani? Misali yana cikin karatu sai wani yayi masa magana ya…
Read More
Hukuncin Magana yayin karanta AlQur’ani

Jarabawar Rayuwa(1): Yana daga cikin Jarabawar rayuwa awanni 24 su wuce ba tare da Mutum ya karanta wani abu na Alqur’ani ba koma bayan wanda yake karantawa acikin salloli 5.

Da sunan Allah Mai Rahama mai jin ƙai. AlQur’ani mai girma Maganar Allah ne, wanda ya sauƙar wa Manzon sa…
Read More
Jarabawar Rayuwa(1): Yana daga cikin Jarabawar rayuwa awanni 24 su wuce ba tare da Mutum ya karanta wani abu na Alqur’ani ba koma bayan wanda yake karantawa acikin salloli 5.

Hukuncin Namiji yayi wa mace dinki da kuma Hukuncin gwada ta domin dinkin

Tambaya: Assalamu alaikum wa rahmatul lah Allah yakawa malan lafiya ameen ya hayyu ya qayyum dan Allah malan me hukuncin…
Read More
Hukuncin Namiji yayi wa mace dinki da kuma Hukuncin gwada ta domin dinkin

Wajibi ne yiwa iyaye biyayya cikin abinda bai tsaba wa Allah ba

Tambaya Assalamu alaikum warahamatullahi wabarakatuh Barka da warhaka.Sunana……….. daga Zamfara state. Tambayata itaceMalan mahaifinane yana daukan abubuwanda matane ke fada…
Read More
Wajibi ne yiwa iyaye biyayya cikin abinda bai tsaba wa Allah ba

Hukuncin Auren Mutu’a

Tambaya: Menene Auren Mutu’a kuma meye hukuncin sa? Amsa: Auren Mutu’a shine na miji ya auri mace zuwa wani loci…
Read More
Hukuncin Auren Mutu’a

Bayani mai mahimmanci

Assalamu Alaikum Yan’uwa Musulmi. Wannan Shafi Mun Bude shi domin ya zamto wani kafa da zai samar da dama ga yan’uwa wurin neman sani game da abinda ya shafi Addinin su, Muna Roko duk wanda zai turo Tambaya ya bincika shafin ko akwai amsar tambayar sa, sannan idan babu sai ya turo mana, kuma ayi iya kokari ya zamto tambayar da za ayi ta zamto mai amfani. Mungode. domin neman karin bayani zaku iya duba Link dake kasa.

Turo Tambayar ka

Zaku iya turo tambayar ku ta WhatsApp a Link dake kasa.

Scroll to Top