Baya Halatta Musulmi ya ƙaurace wa ɗan’uwansa fiye da kwana uku
Tambaya:Aslm Malam shin mai y kamata mutum yayi a musulunce in Dan uwan sa yace we should not be talking to each other? Amsa: Da sunan Allah Mai Rahama mai jin ƙai. Da Farko ya kamata ka sani cewa Musulmi ɗan’uwan Musulmi ne, koda Ƴan’uwantaka ta jini bata haɗasu ba, kuma Annabi Sallallahu Alaihi Wa […]
Baya Halatta Musulmi ya ƙaurace wa ɗan’uwansa fiye da kwana uku Read More »





