Fatwa

Hukuncin Namiji yayi wa mace dinki da kuma Hukuncin gwada ta domin dinkin

Tambaya: Assalamu alaikum wa rahmatul lah Allah yakawa malan lafiya ameen ya hayyu ya qayyum dan Allah malan me hukuncin namji tela Mai dinki yana gwada mata kuma sannan inza a nunamai kalan dinkin dazaiyi zakaga an’nunamai hoto Mai dauke da mata suna rawa ina hukuncin shi a musulunci. Da sunan Allah Mai Rahama mai

Hukuncin Namiji yayi wa mace dinki da kuma Hukuncin gwada ta domin dinkin Read More »

Wajibi ne yiwa iyaye biyayya cikin abinda bai tsaba wa Allah ba

Tambaya Assalamu alaikum warahamatullahi wabarakatuh Barka da warhaka.Sunana……….. daga Zamfara state. Tambayata itaceMalan mahaifinane yana daukan abubuwanda matane ke fada akanmu ni yan uwana har ta gaharamta mana yin sallah a masallacin ahlussunnah saboda a inda muke rayuwa yan gargajiya sunfi yawa Ena karantawa awani masallaci bayan magrib amma sunsa yahanani Sunsa yayiman magana akan

Wajibi ne yiwa iyaye biyayya cikin abinda bai tsaba wa Allah ba Read More »

Addu’ar sanya sabon kaya

Abu Sa’eed Al-khudri Allah ya ƙara masa yarda ya rawaito idan Annabi Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi yayi sabon tufa, sai ya ƙira shi da sunan shi, Riga ne ko rawani sai yace: اللَّهمَّ لك الحمدُ أنت كسوْتنِيهِ أسألُك من خيرِه وخيرِ ما صُنِعَ له ، وأعوذُ بك من شرِّهِ وشرِّ

Addu’ar sanya sabon kaya Read More »

Scroll to Top