Addu’ar sanya sabon kaya

Abu Sa’eed Al-khudri Allah ya ƙara masa yarda ya rawaito idan Annabi Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi yayi sabon tufa, sai ya ƙira shi da sunan shi, Riga ne ko rawani sai yace: اللَّهمَّ لك الحمدُ أنت كسوْتنِيهِ أسألُك من خيرِه وخيرِ ما صُنِعَ له ، وأعوذُ بك من شرِّهِ وشرِّ […]

Addu’ar sanya sabon kaya Read More »

Sunnah ce kame baki Ranar Idin Layya da bude baki da naman Layya ga mai yin layya

Tambaya: Menene Hukuncin kame baki Ranar Sallar layya har sai an sauƙo daga Sallah? Amsa: Da sunan Allah Mai Rahama mai jin ƙai. Sunnah ce a kame baki ranar sallar layya har sai an sauƙo daga Sallah. Haka nan idan Mutum zai yi layya Sunnah ce a gare shi ya kame bakin sa, sannan ya

Sunnah ce kame baki Ranar Idin Layya da bude baki da naman Layya ga mai yin layya Read More »

Scroll to Top